Search This Blog

Wednesday, August 17, 2022

 Inamika sakon godoyata ga jam'iyar ADC ta jahar zamfara karkashin jagorancin Honorable kabir Garba,


Haka kuma ina mika sakon gofiyata zuwa ga Dan takararar gwamnanmu Alhaji Ahmad Hashim Tsanu, Dan takarar Dan majalisar tarrayya maiwakiltar Gusau da Tsafe Honorable Aliyu Sani Tsafe, Dan takarar Gusau1 , woman Leader others excos Allah yakama kowa da alkhairisa Amen.


Manajan bankin Keystone reshen Gusau ya musulunta a yau

Daga: Yahaya Mahi Na Malam Babba Babban manajan gudanarwa na bankin Keystone reshen Gusau jihar Zamfara ya karɓi addinin musulunci, inda ya ...